DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Halin kuncin da ‘yan Nijeriya ke ciki ne zai yanke wa Tinubu hukunci a zaben 2027 – NNPP

-

Jam’iyyun hamayya na NNPP da ADC reshen jihar Osun sun ce halin tsananin talauci da ake ciki yanzu shi ne zai yanke wa shugaban Nijeriya Bola Tinubu hukunci a zaben 2027, ba wai sauye sauyen jam’iyya ko dabarun siyasa ba.

Jaridar Punch, ta ruwaito cewa jam’iyyun biyu sun bayyana haka ne sakamakon yawaitar sauya sheka da ke faruwa a PDP, LP da NNPP, ciki har da gwamnoni uku da suka bar PDP a cikin watanni biyu da suka wuce domin komawa APC.

Google search engine

Mai magana da yawun NNPP, Dipo Johnson, ya ce duk da barin wasu ‘yan majalisa, jam’iyyar tana rike da mafi yawa daga cikin wakilanta 19, yana mai zargin APC da amfani da kudi wajen ingiza ‘yan majalisun tarayya zuwa jam’iyyarsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za a iya kawo karshen matsalolin Arewa aka hada kai – Uba Sani

Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya ce Arewacin Nijeriya na da kwararru da hazikan ‘yan kasa da za su iya magance matsalolin ci-gaba da ake fama...

Kungiyar MPLJ a Nijar ta dau alhakin hari kan bututun man Nijar a yankin Agadem

Kungiyar 'yan tawaye ta' Mouvement Patriotique pour la Liberté et la Justice' wato MPLJ ta dauki alhakin harin da aka kai a wannan rana ta...

Mafi Shahara