DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kokar su Wike daga PDP ba zai magance matsalarta ba – Celeb Muftwang

-

Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang, ya nesanta kansa daga matakin jam’iyyar PDP na korar Ministan Abuja, Nyesom Wike, da tsohon Gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, da sauran manyan jiga-jigai da aka zarga da yi wa jam’iyyar zagon kasa.

A cikin wata sanarwa da daraktan yada Labaran gwamnan Gyang Bere ya fitar, Mutfwang ya bayyana cewa wannan batu ba a tattauna shi ba a taron Gwamnonin PDP kafin a gabatar da shi a gangamin jam’iyyar da ake gudanarwa a Ibadan.

Google search engine

Ya ce matakin da aka dauka bai dace ba, kuma ba shi ne hanya mafi dacewa don magance rikicin jam’iyyar ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas ya jaddada shirinsa na komawa APC

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya tabbatar da shirinsa na sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC a ranar Laraba, 19 ga Nuwamban 2025. Jaridar Daily...

Na jagoranci yin sulhu da ‘yan bindiga akalla 600 – Sheikh Gumi

Sanannen Malamin addinin Musulunci Sheikh Ahmad Gumi ya mayar da martani ga masu kira da a kama shi kan tsokacinsa game da matsalar ‘yan bindiga...

Mafi Shahara