DCL Hausa Radio
Kaitsaye

PDP za ta bude kofar hadaka da jam’iyyun adawa gabanin zaben 2027 – Kabiru Turaki

-

Zababben shugaban jam’iyyar PDP, Kabiru Tanimu Turaki (SAN), ya ce jam’iyyar za ta yi la’akari da duk wani haɗin gwiwa da zai karfafa dimokuradiyya kafin zaben 2027.

Kabiru ya bayyana cewa PDP za ta mayar da hankali wajen ceto Nijeriya daga matsalolinta, sannan za ta bi kowace hanya ta siyasa wacce jama’a za su yaba da ita.

Google search engine

A cewarsa, jam’iyyar za ta yi aiki tare da sauran jam’iyyun adawa, kungiyoyin farar hula, da manema labarai domin tabbatar da dimokuradiyya, inda ya ce duk wani zaɓi da jama’a za su amince da shi za a yi la’akari da shi.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara