DCL Hausa Radio
Kaitsaye

PDP za ta bude kofar hadaka da jam’iyyun adawa gabanin zaben 2027 – Kabiru Turaki

-

Zababben shugaban jam’iyyar PDP, Kabiru Tanimu Turaki (SAN), ya ce jam’iyyar za ta yi la’akari da duk wani haɗin gwiwa da zai karfafa dimokuradiyya kafin zaben 2027.

Kabiru ya bayyana cewa PDP za ta mayar da hankali wajen ceto Nijeriya daga matsalolinta, sannan za ta bi kowace hanya ta siyasa wacce jama’a za su yaba da ita.

Google search engine

A cewarsa, jam’iyyar za ta yi aiki tare da sauran jam’iyyun adawa, kungiyoyin farar hula, da manema labarai domin tabbatar da dimokuradiyya, inda ya ce duk wani zaɓi da jama’a za su amince da shi za a yi la’akari da shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Atiku Abubakar ya nuna damuwarsa kan sace dalibai a jihar Kebbi

Madugun adawa a Nijeriya, Atiku Abubakar ya bayyana damuwa kan harin da aka kai Makarantar ‘yan mata ta Gwamnati da ke Maga a Jihar Kebbi,...

Jami’an tsaro sun kaddamar da shirin ceto daliban da aka sace a jihar Kebbi

’Yan sanda da sojoji sun kaddamar da bincike da aikin ceto domin kubutar da dalibai 25 da aka sace daga makarantar ’Yan Mata ta gwamnati...

Mafi Shahara