DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wani kauye karkashin Abuja da har yanzu bai da makarantar boko da lantarki

-

Bwaje, ƙauye ne na manoma da ke cikin mazabar Gurdi a Karamar Hukumar Abaji ta Babban Birnin Tarayyar Nijeriya, Abuja.

A cewar basaraken gargajiya na yankin, Malam Aliyu Isah, al’ummar sun shafe fiye da shekaru 100 da kafuwa a Cesar rahoton jaridar Daily Trust.

Google search engine

Tun waɗancan shekaru zuwa yau, shugaban ya ce ba su taɓa jin kamshin wani aiki daga gwamnati ba, ko ta Abuja, ko kuma ta Karamar Hukumar Abaji.

A cewarsa, al’ummar ba su da makaranta, cibiyar lafiya, hanya ko rijiyar burtsatse da za su kira ta su, sai dai idan sun yi tafiya zuwa wasu ƙauyuka.

Har ma idan lokacin zabe ya yi, shugaban ya ce dole sai sun yi tafiya zuwa makwabtan ƙauyuka domin kada kuri’a, domin ma har rumfar zabe ba a tanadar musu ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara