DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dinkin duniya ta yi Allah-wadai da sace dalibai a jihar Neja

-

Majalisar dinkin duniya ta yi kakkausar suka kan sace ɗalibai da malamai daga makarantar St. Mary’s a Papiri, jihar Neja, inda ta ce harin abin takaici ne kuma makarantu wajibi ne su kasance wuraren kariya ga ɗalibai.

A cewar kungiyar Kiristocin Nijeriya, CAN, ’yan bindigar sun sace ɗalibai 215 da malamai 12, lamarin da ya zo kwanaki bayan sace ɗalibai 25 da kashe malami a Maga, da ke jihar Kebbi kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Google search engine

MDD ta ce dole a mai da hankali kan ganin an dawo da yaran cikin gaggawa, ta kuma jaddada bukatar aiwatar da yarjejeniyar kariyar makarantu, yayin da gwamnatin Nijeriya ta rufe makarantun Unity 41 domin guje wa sake faruwar irin wadannan hare-haren.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara