DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An sake yunkurin yin juyin mulki a Guinea-Bissau

-

Rahotanni sun yi nuni da cewa an sake yunkurin yin juyin mulki a kasar Guinea-Bissau.

 

Google search engine

Wannan ya zo ne bayan da shugaba mai ci Umaro Sissoco Embaló ya bayyana hasashen sa na samun nasara a zaben shugaban kasar da ya gudana a makon da ya gabata da kashi 65 na kuri’u.

 

’Yan jarida da ke ruwaito zabe sun bayyana cewa lamarin tsaro ya taɓarɓare a babban birni, inda aka jiyo karar harbe-harbe a kewayen ofishin hukumar zabe ta kasar (CNE).

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara