DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya zabi jakadun Nijeriya a kasashen waje

-

Shugaba Tinubu ya tura sunayen mutane uku ga majalisar dattawa domin tantancewa a matsayin jakadu na Nijeriya a wasu kasashen waje.

Shugaban majalisar dattawan Sanata Godswill Akpabio ne ya karanta wasikar a zaman majalisar na ranar Laraba, inda ya bayyana cewa jerin sunayen farko ya kunshi mutum uku ne kawai.

Google search engine

A cewar Akpabio, sunayen da shugaban kasa ya aika sun hada da Kayode Are daga jihar Ogun, Aminu Dalhatu daga jihar Jigawa sai Ayodele Oke daga jihar Oyo.

Wannan matakin dai na zuwa ne yayin da gwamnati ke ci gaba da cike guraben diflomasiyya da suka yi saura tun bayan rushe sunayen wadancan jakadu a farkon mulkin Tinubu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara