DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Atiku ya gana da shugabannin ADC a Abuja

-

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya yi wata ganawa da shugabannin jam’iyyar ADC na jihohin kasar.

 

Google search engine

Atiku Abubakar ya tabbatar da hakan ne cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X, yana mai cewa daukacin shugabannin sun kawo masa ziyara ne don yi masa barka da shiga ADC a hukumance.

 

Yayin tattaunawar, Atiku ya bukaci a samar da kyakkyawan hadin kai a jam’iyyar don tunkarar abin da ke gabansu, yana mai cewa babu bukatar bata lokaci a daidai wannan lokaci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara