DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Atiku ya gana da shugabannin ADC a Abuja

-

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya yi wata ganawa da shugabannin jam’iyyar ADC na jihohin kasar.

 

Google search engine

Atiku Abubakar ya tabbatar da hakan ne cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X, yana mai cewa daukacin shugabannin sun kawo masa ziyara ne don yi masa barka da shiga ADC a hukumance.

 

Yayin tattaunawar, Atiku ya bukaci a samar da kyakkyawan hadin kai a jam’iyyar don tunkarar abin da ke gabansu, yana mai cewa babu bukatar bata lokaci a daidai wannan lokaci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaba Tinubu ta soki Atiku kan kwatanta gwamnatinsa da ta mulkin soja

Fadar Shugaban Nijeriya ta caccaki madugun adawa Atiku Abubakar, bisa kwatanta gwamnatin Tinubu da mulkin soja, tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin abinda basu...

Majalisar Dattawa ta dakatar da muhawara kan gyaran dokar zabe tare da shiga zaman sirri

Majalisar Dattawan Nijeriya ta dakatar da muhawarar kan kudirin dokar zaɓe ta 2022, domin bai wa ’yan majalisa damar yin nazari mai zurfi kafin ɗaukar...

Mafi Shahara