DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Osun Adeleke ya fice daga jam’iyyar PDP

-

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya sanar da ficewarsa daga jam‘iyyar PDP, yana mai bayyana rigingimun cikin gida a matsayin dalilin daukar matakin.

 

Google search engine

Cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta, gwamna Adeleke ya tabbatar da cewa ya mika takardar ficewar ga masu ruwa da tsaki na jam’iyyar a jihar tasa.

 

Jaridar Punch ta ruwaito cewa ficewar ta zo ne sa’o’i kadan bayan da aka yi hasashen cewa gwamnan ba zai sake neman tsayawa takara a jam’iyyar ba, har sai an shawo kan matsalolin da jam’iyyar ke fuskanta a tsakar gidanta na siyasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan majalisar Amurka za su yi taro kan karuwar hare-hare a Nijeriya

Kwamitin hadin gwiwa na 'yan majalisar dokokin Amurka ya sanar da cewa zauren zai gudanar da taro a yau Talata 2 ga watan Disamban 2025,...

Sarkin Musulmi ya bukaci gwamnoni da su rika sauraron masu sukarsu

Sarkin ya bayyana haka ne a taron Gwamnonin Arewa da majalisar sarakunan gargajiya da aka gudanar a Kaduna a Litinin din nan, Sarkin Musulmi ya...

Mafi Shahara