DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kakakin majalisar dokokin Rivers da ƴan majalisa 15 sun koma jam’iyyar APC

-

‘Yan majalisar dokokin Jihar Rivers 16 karkashin jagorancin kakakin majalisar Martin Amaewhule, sun sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC.

 

Google search engine

Amaewhule ya sanar da yanke wannan shawara ne yayin zaman majalisar na yau Juma’a, inda ya bayyana rarrabuwar kai a cikin PDP a matsayin dalilin daukar matakin.

 

Ya shaida wa sauran ‘yan majalisar cewa ya sanar da masu ruwa da tsaki batun barinsa PDP, inda ya kara da cewa tuni ya ayyana shiga APC mai mulki a Nijeriya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke yaki...

Shugaba Tinubu ya yi kira ga hadin kai da hakuri a tsakanin addinai a cikin sakon taya murnar bikin Kirsimeti

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi kira ga ’yan Nijeriya da su rungumi haɗin kai, juriya da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai, yana mai cewa...

Mafi Shahara