DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu bai wa mata ‘yansanda karin damarmaki a aiki – IG Kayode Egbetokun

-

Babban sufeton ‘yansandan Nijeriya Kayode Egbetokun ya sha alwashin bai wa jami’a mata ƙarin damarmaki a aikin.

 

Google search engine

Kayode ya yi wannan bayani ne a Abuja, yayin bikin cika shekaru 70 da mata suka fara aikin dansanda a Nijeriya.

 

Ya kuma ce rundunar na alfahari da jami’anta mata, yana mai jaddada goyon bayan kawar da nuna bambanci, tsangwama da duk wani abu da ka iya zama kalubale gare su a tsarin aikin, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya taya Ganduje murnar cika shekaru 76

Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, murnar cika shekaru 76 a ranar 25 ga...

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke yaki...

Mafi Shahara