DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamna Zulum zai ba duk dan Borno da ke hijira a Kamaru N500,000

-

Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa gwamnatin jiharsa za ta ba kowane ɗan gudun hijira ɗan Borno da yake a Kamaru N500,000 idan ya amince ya koma gida.

Zulum ya bayyana haka ne yayin da yake jawabi ga ‘yan gudun hijira a sansanin Minawao, da ke yankin Arewa ta Gabashin Kamaru.

Google search engine

Jaridar Punch ta ambato shi na cewa samar da cikakken tsaro a yankunan da za su koma, musamman bayan manyan hare-haren soji da ƙarfafa tsaron farar hula a Gwoza da sauran yankuna na jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara