DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamna Zulum zai ba duk dan Borno da ke hijira a Kamaru N500,000

-

Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa gwamnatin jiharsa za ta ba kowane ɗan gudun hijira ɗan Borno da yake a Kamaru N500,000 idan ya amince ya koma gida.

Zulum ya bayyana haka ne yayin da yake jawabi ga ‘yan gudun hijira a sansanin Minawao, da ke yankin Arewa ta Gabashin Kamaru.

Google search engine

Jaridar Punch ta ambato shi na cewa samar da cikakken tsaro a yankunan da za su koma, musamman bayan manyan hare-haren soji da ƙarfafa tsaron farar hula a Gwoza da sauran yankuna na jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Najeriya da Saudiyya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar tsaro

Najeriya da Masarautar Saudiyya sun kulla sabuwar yarjejeniya ta shekaru biyar domin ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro da dangantakar soja tsakanin kasashen biyu. A cewar wata sanarwa...

Majalisar dattawa ta gayyaci ministan sufurin jiragen sama kan tsadar tikitin jirgi

Majalisar Dattawa ta gayyaci Ministan Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo, da manyan masu ruwa da tsaki a bangaren sufurin jirage domin tattaunawar gaggawa bayan korafe-korafen...

Mafi Shahara