DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Akwai tabbaci kan zargin kaso 80% na rashawa a Nijeriya – ICPC

-

Hukumar ICPC ta bayyana cewa matsalar rashawa a Najeriya ta yi zurfi matuka, inda ta ce idan aka aiwatar da dokoki yadda ya kamata, kusan kashi 80% na ‘yan kasa na iya fuskantar hukunci.

Bayanin hakan ya fito ne daga Kwamishinan hukumar ICPC na Kaduna, Sakaba Ishaku, a taron horaswa kan inganta gaskiya da rikon amana a kananan hukumomi.

Google search engine

Jaridar Daily Trust ta ruwaito shi cewa rashawa ta shafi kusan dukkan bangarorin gwamnati da al’umma, kuma tana haifar da tasirin da ya hada da karancin albarkatu, karuwar talauci, da tsaikon cigaba ga kasa.

Ya kuma jaddada cewa rashin ingantacciyar kulawa da amana yana lalata kudaden jama’a, tare da yin kira ga shugabannin kananan hukumomi su kauce wa abin da zai munana tarihinsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Tinubu na tuhumar Stella Oduah, da cin hancin ₦5bn

Tsohuwar Ministar Sufurin Jiragen Saman Nijeriya, Stella Oduah, ta gurfanar a gaban kotu Abuja ranar Laraba kan zargin cin hanci da rashawa na biliyan 5 An...

Hukumar EFCC ta sake tsare Tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami

Tsohon Ministan Shari’a na Nijeriya, Abubakar Malami, na tsare a hannun EFCC bayan an gayyace shi makon jiya kan wasu mu’amaloli da suka shafi dawo...

Mafi Shahara