DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar EFCC ta kama tsohon Gwamnan Anambara Chris Ngige

-

Rahotanni daga gidan Talabijin na TVC a Nijeriya su ruwaito cewa jami’an tsaro dauke da makamai ne suka tsohon gwamnan Jihar Anambra, Sanata Chris Ngige a gidansa da ke Abuja.

Kodayake ba’a a bayyana dalilin kama shi ba, kuma hukumar da ta EFCC da ke yaki da rashawa a Nijeriya haryanzu ba ta yi karin haske ba game da kamun nasa.

Google search engine

Sai dai majiyoyi sun ce lamarin ya biyo bayan harin da aka kai wa motarsa a Anambra kwanaki kadan da suka wuce.

Yayin da masu ruwa da tsaki ke cewa suna kan binciken musabbabin kamun na sa,.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tinubu ya fasa bai wa Abdullahi Ramat mukamin shugabancin hukumar NERC?

A wata wasika da shugaban Nijeriyar ya aike wa Majalisar Dattawa a cikin makon nan, Tinubu ya bukaci sanatoci su amince masa ya nada Aisha...

Hukumar KAROTA ta mika wa HISBAH motocin barasar da ta kama a Kano

Hukumar Kula da Harkokin sufiri ta Jihar Kano wato KAROTA ta mika manyan motoci guda uku da ke ɗauke da kwalaben giya na miliyoyin naira...

Mafi Shahara