DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumomin Bénin sun bada sammacin kama Kemi Seba

-

Kotu a kasar Bénin ta bada sammacin kama fitaccen dan gwagwarmayar kasar mai fafitikar kare hakkin Afirka Kemi Seba bisa tuhumar sa da aikata laifuka

A cikin laifukaan da ake zargin shi har da na neman tada zaune tsaye da na kiran al’ummar su yi bore da yin wa gwamnati tawaye

Google search engine

Wannan sammaci ya biyo bayan wani bidiyo da dan fafitikar ya wallafa a shafinsa na sada zumanta inda ya danganta sojojin da suka yi yunkurin juyin mulkin rana 7 ga watan Disemba a Bénin da ‘yan kishin kasa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara