DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Idan rikicin PDP ya ki ci, ya ki cinyewa za mu shiga kawance in ji Sule Lamido

-

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa dole na iya sanyawa jam’iyyar ta shiga kawance da wasu jam’iyyu idan ƙoƙarin da ake yi na warware rikicin cikin gida bai yi nasara ba.

Alhaji Sule Lamido ya yi wannan furucin ne yayin da yake karɓar shugabanni da masu ruwa da tsaki na PDP daga Jihar Jigawa a ofishinsa da ke Kano, inda ya jaddada buƙatar gaggauta sulhu domin ceto jam’iyyar daga ci gaba da durƙushewa.

Google search engine

Ya bayyana cewa rashin haɗin kai da sulhu na iya ƙara raunana PDP, yana mai kira ga shugabanni da mambobin jam’iyyar da su fifita haɗin kai da sasanci don dawo da ƙarfinta a siyasar Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan sandan Nijeriya sun sanar da dawo da aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu

Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya ta sanar da cewa za ta sake fara aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu (Tinted Glass Permit), duk da...

Nijeriya ta musanta zargin leken asiri kan jirginta da ke Burkina-Faso

Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta musanta zargin leken asiri da ake jinginawa jirginta a Burkina-Faso Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta karyata jita-jitar da...

Mafi Shahara