DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Idan rikicin PDP ya ki ci, ya ki cinyewa za mu shiga kawance in ji Sule Lamido

-

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa dole na iya sanyawa jam’iyyar ta shiga kawance da wasu jam’iyyu idan ƙoƙarin da ake yi na warware rikicin cikin gida bai yi nasara ba.

Alhaji Sule Lamido ya yi wannan furucin ne yayin da yake karɓar shugabanni da masu ruwa da tsaki na PDP daga Jihar Jigawa a ofishinsa da ke Kano, inda ya jaddada buƙatar gaggauta sulhu domin ceto jam’iyyar daga ci gaba da durƙushewa.

Google search engine

Ya bayyana cewa rashin haɗin kai da sulhu na iya ƙara raunana PDP, yana mai kira ga shugabanni da mambobin jam’iyyar da su fifita haɗin kai da sasanci don dawo da ƙarfinta a siyasar Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara