DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matatar Dangote za ta rage farashin mai a gidajen mai

-

Gidajen mai da ke hulɗa da matatar Dangote za su rage fetur zuwa ₦739 daga gobe

Shugaban Matatar Dangote, Aliko Dangote, ya sanar da cewa gidajen mai da ke hulda da kamfanin za su fara sayar da litar man fetur ₦739 daga ranar Talata a Legas.

Google search engine

Dangote ya ce matatar ta riga ta sauke farashin sari daga tasha daga ₦828 zuwa ₦699 tun 11 ga Disamba, wanda ya zama sauyi na 125 a farashin fetur a bana.

Ya bukaci ‘yan kungiyar IPMAN su rika saye a ₦699, yana mai tabbatar da wadatar kayayyakin musamman a yayin bukuwan karshen shekara na bana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara