DCL Hausa Radio
Kaitsaye

APC ta lashe daukacin kujerun zaben ƙananan hukumomin Borno 27

-

Jam’iyyar APC ta yi nasara a dukkan kujerun shugabancin ƙananan hukumomi 27 da kuma na kansiloli a zaben ƙananan hukumomi da aka gudanar a Jihar Borno ranar 13 ga Disamba.

Shugaban Hukumar Zaben Jihar Borno (BOSIEC), Alhaji Tahiru Shettima, ne ya sanar da sakamakon a Maiduguri, yana mai ayyana zaben a matsayin sahihi, mai cike da adalci kuma a bayyane.

Google search engine

Shettima ya ce jam’iyyu shida ne suka shiga zaben duk da cewa BOSIEC ta bai wa kowa dama kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara