DCL Hausa Radio
Kaitsaye

APC ta lashe daukacin kujerun zaben ƙananan hukumomin Borno 27

-

Jam’iyyar APC ta yi nasara a dukkan kujerun shugabancin ƙananan hukumomi 27 da kuma na kansiloli a zaben ƙananan hukumomi da aka gudanar a Jihar Borno ranar 13 ga Disamba.

Shugaban Hukumar Zaben Jihar Borno (BOSIEC), Alhaji Tahiru Shettima, ne ya sanar da sakamakon a Maiduguri, yana mai ayyana zaben a matsayin sahihi, mai cike da adalci kuma a bayyane.

Google search engine

Shettima ya ce jam’iyyu shida ne suka shiga zaben duk da cewa BOSIEC ta bai wa kowa dama kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Super Eagles ta fara farfado da burinta na zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026

Hukumar kwallon kafar Nijeriya ta fara dawo da burin zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026 Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Najeriya (NFF) ta shigar da ƙorafi...

Dangote ya shigar da ƙorafi ga hukumar ICPC kan shugaban hukumar NMDPRA

Shugaban Kamfanin Dangote, Aliko Dangote, ya shigar da ƙorafi ga Hukumar ICPC yana zargin Shugaban Hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed, da cin hanci da almundahanar kudade. A...

Mafi Shahara