DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Trump ya haramta wa al’ummar Nijar bizar shiga Amurka

-

Shugaban Amurka Donald Trump ya faɗaɗa haramcin shiga Amurka, inda aka hana karin ‘yan ƙasashe biyar.
Fadar White House ta ce an ɗauki wannan mataki ne don kare tsaron Amurka, kuma dokar za ta fara aiki daga ranar 1 ga Janairu.
Cikakken haramcin shiga ƙasar zai shafi ‘yan Burkina Faso, Mali, Nijar, Sudan ta Kudu da Syria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara