DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya jaddada wa Amurka kudurin kafa ‘yansandan jihohi a Nijeriya

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada kudurinsa na kafa ‘yansandan jihohi a Nijeriya, yana mai cewa ya shaida hakan ga Amurka da sauran kawayen Nijeriya na Turai.

 

Google search engine

Shugaban ya bayyana haka ne a yayin taron jam’iyyar APC a Abuja, inda ya nanata bukatar gwamnoni su sakar wa kananan hukumomi ‘yancinsu na kashe kudade.

 

Tinubu ya ce wajibi ne a samar da jami’an don tabbatar da tsaron cikin gida da kuma inganta shugabanci, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara