DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar EFCC ta ki bin umurnin kotu inda ta ci-gaba da tsare Malami

-

Ofishin Abubakar Malami, SAN, ya yi tir da yadda EFCC ta ki bin umarnin kotun FCT Abuja na a saki Malami bayan ya cika sharuddan da aka tsara a ranar 23 Disamba, 2025.

A cikin wata sanarwar da ofishin ya fitar, ta ce EFCC ta cigaba da tsare shi fiye da kwanaki 14 ba tare da gurfanar da shi a kotu ba, yayin da take amfani da kafafen watsa labarai wajen yada labarai don lalata masa suna.

Google search engine

Ofishin ya yi kira ga kotu da hukumomin sa ido da su ɗauki mataki cikin gaggawa, sannan ya jaddada cewa babu wata hukuma da ta fi karfin doka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke yaki...

Shugaba Tinubu ya yi kira ga hadin kai da hakuri a tsakanin addinai a cikin sakon taya murnar bikin Kirsimeti

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi kira ga ’yan Nijeriya da su rungumi haɗin kai, juriya da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai, yana mai cewa...

Mafi Shahara