DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ni ne dan siyasa na biyu da aka fi ci wa zarafi a Nijeriya – Nyesom Wike

-

Ministan Abuja Nyesom Wike ya bayyana cewa shi ne dan siyasa na biyu da aka fi ci wa zarafi a Nijeriya bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.

Wike ya bayyana haka ne a garinsa na Ochiba da ke karamar hukumar Ahoada ta gabas a jihar Rivers, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Google search engine

Wike dai ya jaddada ci gaba da goyawa shugaba Tinubu baya a kowane lokaci, tare da cewa daga watan Janairun 2026, za a sake komawa siyasa a jihar Rivers a hukumance.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ya umurci a ba ’ya’yan ’yan majalisar Kano da suka rasu tikitin takarar maye gurbinsu

Jagoran darikar Kwankwasiyya Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, ya umarci a bai wa 'ya'yan 'yan majalisar dokokin jihar Kano guda biyu da suka rasu damar tsayawa...

Jam’iyyar ADC ta soki gwamnatin Tinubu kan harin Amurka a Nijeriya

Jam'iyyar ADC mai hamayya a Nijeriya, ta soki gwamnatin shugaba Tinubu kan damar da ta bai wa Amurka wajen kaddamar da hari kan 'yan ta'adda...

Mafi Shahara