DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ni ne dan siyasa na biyu da aka fi ci wa zarafi a Nijeriya – Nyesom Wike

-

Ministan Abuja Nyesom Wike ya bayyana cewa shi ne dan siyasa na biyu da aka fi ci wa zarafi a Nijeriya bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.

Wike ya bayyana haka ne a garinsa na Ochiba da ke karamar hukumar Ahoada ta gabas a jihar Rivers, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Google search engine

Wike dai ya jaddada ci gaba da goyawa shugaba Tinubu baya a kowane lokaci, tare da cewa daga watan Janairun 2026, za a sake komawa siyasa a jihar Rivers a hukumance.

2 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara