DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Lauyoyin Bazoum sun ce rabon su da magana da shi tun watan Oktoban 2023 da aka kwace wayar sa

-

Barista Reed Brody ne daya daga cikin lauyoyin hambararren shugaban ya bayyana haka kamar yadda Wadata Radio ta ruwaito yana mai cewa shekaru biyu kenan yanzu rabon su da magana da wanda suke karewar

Google search engine

Wannan korafi na lauyoyin hambararre shugaban kasar na Nijar na zuwa ne a daidai lokacin da ake gamgamin saka hannu kan wata takarda ta neman a saki Bazoum inda tuni wadansu fitattun mutane da suka hada da wadansu tsoffin ministoci da masu ci da wadansu kasashe suka hannu

Sojojin da suka yi wa Bazoum juyin mulki a ranar 26 ga watan Yulin 2023 ne dai ke tsare da shi da mai dakinsa a wani bangare na fadar shugaban kasar tun bayan da suka hambare shin

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tankiya tsakanin Nijer da Benin ta sa kasashen rufe ofisoshin jakadancin juna

Kasashen Benin da Niger sun kori jami’an diflomasiyyar juna a wani mataki na ramuwar gayya, bayan shafe kusan shekara biyu ana takun-saka a tsakaninsu, a...

‘Yan bindiga sun yi ajalin mutane fiye da 30 a jihar Neja

Aƙalla mutane 30, ciki har da mata, sun rasu bayan da ‘yan bindiga suka kai hari Kasuwan Daji da ke ƙauyen Demo, Borgu LGA a...

Mafi Shahara