DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Goyon bayan jagororin APC ga takarar Fubara a 2027 ta sake dagula alakarsa da Wike

-

Manyan shugabannin jam’iyyar APC sun bayyana cikakken goyon bayansu ga gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, domin neman wa’adi na biyu, duk da rikicin siyasa da ke ƙara tsananta tsakaninsa da Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike.

Sakataren APC na ƙasa, Ajibola Basiru, ya ce jam’iyyar za ta tsaya tsayin daka wajen kare Fubara a matsayin gwamnan APC, yana mai jaddada cewa yana tafiyar da mulkin jihar yadda ya kamata.

Google search engine

Haka kuma, shugabancin jam’iyyar ya tabbatar da Fubara a matsayin jagoran APC a Rivers.

Sai dai Wike ya ce sauya sheƙar Fubara zuwa APC ba ta ba shi tabbacin tikitin takara kai tsaye ba, yana mai barazanar hana shi dawowa.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Adadin mutanen da suka rasa rayukansu a hatsarin Kwale – kwale a Yobe ya karu zuwa 29

Adadin mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon hatsarin kwale-kwale da ya faru a karamar hukumar Nguru ta jihar Yobe ya ƙaru daga 25 zuwa 29,...

Kungiyar likitoci masu neman kwarewa za ta tsunduma sabon yajin aiki

Kungiyar Likitocin masu neman kwarewa NARD ta bayyana cewa za ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani daga Litinin, 12 ga Janairu, 2026, sakamakon...

Mafi Shahara