DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Goyon bayan jagororin APC ga takarar Fubara a 2027 ta sake dagula alakarsa da Wike

-

Manyan shugabannin jam’iyyar APC sun bayyana cikakken goyon bayansu ga gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, domin neman wa’adi na biyu, duk da rikicin siyasa da ke ƙara tsananta tsakaninsa da Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike.

Sakataren APC na ƙasa, Ajibola Basiru, ya ce jam’iyyar za ta tsaya tsayin daka wajen kare Fubara a matsayin gwamnan APC, yana mai jaddada cewa yana tafiyar da mulkin jihar yadda ya kamata.

Google search engine

Haka kuma, shugabancin jam’iyyar ya tabbatar da Fubara a matsayin jagoran APC a Rivers.

Sai dai Wike ya ce sauya sheƙar Fubara zuwa APC ba ta ba shi tabbacin tikitin takara kai tsaye ba, yana mai barazanar hana shi dawowa.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara