DCL Hausa Radio
Kaitsaye

sojojin Nijeriya sun yi ajalin ‘yan bindiga uku a jihar Kogi

-

Dakarun 12 Brigade na Sojojin Nijeriya sun yi nasarar kawo karshen ‘yan bindiga uku tare da kama wanda ake zargin mai samar musu da kayayyaki a yayin wani samame a Kabba Bunu da Yagba West a Jihar Kogi.

Aikin ya gudana ne a ranar Asabar 3 ga Janairu, 2026, bayan samun bayanan sirri kan motsin ‘yan bindiga.

Google search engine

Jaridar Punch ta ruwaito Lt. Hassan Abdullahi, na cewa sojojin sun yi musu kwanton-bauna inda aka yi artabu da bayarayin, lamarin da ya tilasta ‘yan bindigar janyewa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara