DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Trumph na Amurka ya yi barazanar daukar matakin soji kan Columbia

-

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi barazanar kaddamar harin soji kan kasar Colombia, bayan wani farmakin soji da ya kai a Venezuela.

Trump ya bayyana hakan ne yayin da yake zantawa da manema labarai, inda ya ce yiwuwar kai farmakin soji kan Colombia tunani ne mai kyau,yana zargin gwamnatin kasar da hannu wajen safarar hodar iblis zuwa Amurka.

Google search engine

Trump ya yi wannan furuci ne bayan wani farmaki da sojojin Amurka suka kai a Venezuela, wanda ya janyo cece kuce a duniya tare da tayar da hankula.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ramaphosa ya yi Allah-wadai da kama Maduro da Amurka ta yi

Shugaban ƙasar Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya yi kakkausar suka kan matakin da Amurka ta ɗauka na kama Shugaban ƙasar Venezuela, Nicolas Maduro. Ramaphosa ya...

Sojoji sun ceto mutane shida da aka sace a Kaduna

Dakarun rundunar Operation Fansar Yamma sun samu nasarar ceto mutane shida da aka sace a wani sumame da suka gudanar a yankunan Kajuru da Kujama...

Mafi Shahara