DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ramaphosa ya yi Allah-wadai da kama Maduro da Amurka ta yi

-

Shugaban ƙasar Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya yi kakkausar suka kan matakin da Amurka ta ɗauka na kama Shugaban ƙasar Venezuela, Nicolas Maduro.

Ramaphosa ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Talata, inda ya ce Afirka ta Kudu na tare da al’ummar Venezuela kan abin da ya faru.

Google search engine

Ramaphosa ya kuma yi kira ga kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya UNSC da ya ɗauki mataki cikin gaggawa domin cika aikinsa na samar da zaman lafiya da tsaro a duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ministan yada labarai ya nesanta kansa da wani rubutu mai taken “Malagi 2027”

Ministan Yada Labarai da Wayar da Kan Jama’a na Nijeriya, Mohammed Idris, ya nesanta kansa daga wani rubutu na siyasa mai taken “Malagi 2027”, wanda...

Wasu tsoffin ‘yan sanda sun roki Tinubu da ya sa a mayar da su aiki bayan tilasta yi musu ritaya

Wasu tsoffin jami’an rundunar ’yan sandan Nijeriya sun sake kira ga rundunar da ta bi hukuncin Kotun Kwadago ta Kasa, wadda ta bayar da umarnin...

Mafi Shahara