DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dangote ya janye korafin zarge-zargen cin hanci da ya shigar a hukumar ICPC kan Farouk Ahmed

-

Dangote ya janye korafin zarge-zargen cin hanci da ya shigar a hukumar ICPC kan Farouk Ahmed, tsohon shugaban hukumar NMMPRA

Jaridar Daily Trust ta ce attajirin na Afirka, Dangote, ya yi haka ne bayan da wata hukumar gwamnatin Nijeriya ta fara duba wadannan zarge-zarge na facaka da dukiyar kasa da ya yi wa wannan tsohon babban jami’in hukumar da ke da ruwa da tsaki kan sha’anin man fetur.

Google search engine

Sai dai ICPC ta jaddada cewa wannan mataki ba zai dakatar da binciken da take yi ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara