DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta bai wa ‘yan wasan Super Eagles alawus-alawus na AFCON

-

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa an kammala dukkan matakai tsaruka domin biyan alawus-alawus na wasannin Super Eagles a gasar AFCON 2025, inda ta ce ‘yan wasan za su fara ganin kuɗaɗen a asusunsu kafin ranar Juma’a.

A wata sanarwa da ta fitar ranar Alhamis, 8 ga Janairu, 2026, karamar Ministar kuɗi,Doris Uzoka-Anite, ta ce za a biya kuɗaɗen zai a asusun ‘yan wasa na ƙasashen waje tun daga Alhamis din nan zuwa Juma’a.

Google search engine

Jaridar PUNCH ta ruwaito cewa ‘yan wasan Super Eagles sun yi barazanar ƙin tafiya zuwa birnin da za a buga wasan daf da na kusa da na ƙarshe,sakamakon rashin biyan alawus-alawus ɗin da suke bi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dangote ya janye korafin zarge-zargen cin hanci da ya shigar a hukumar ICPC kan Farouk Ahmed

Dangote ya janye korafin zarge-zargen cin hanci da ya shigar a hukumar ICPC kan Farouk Ahmed, tsohon shugaban hukumar NMMPRA Jaridar Daily Trust ta ce attajirin...

Nijeriya na bin kasashen Nijar, Togo da Benin tulin bashin kudin lantarkin da ya kai N25bn – NERC

Hukumar kula da lantarki ta Nijeriya NERC ta ce, kasar na bin kasashen Togo, Nijar da Benin bashin dala $17.8m — kimanin N25bn na lantarkin...

Mafi Shahara