DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya na bin kasashen Nijar, Togo da Benin tulin bashin kudin lantarkin da ya kai N25bn – NERC

-

Hukumar kula da lantarki ta Nijeriya NERC ta ce, kasar na bin kasashen Togo, Nijar da Benin bashin dala $17.8m — kimanin N25bn na lantarkin da aka ba su a ƙarƙashin yarjejeniyoyin kasashen waje.

A cikin rahoton rubu’i na uku na 2025, hukumar NERC ta bayyana cewa kamfanonin sayar da lantarki sun tura wa kasashen uku takardar biyan kuɗi har dala $18.69m na lantarkin da suka sha a lokacin, amma suka biya $7.125m kawai, lamarin da ya bar ragowar bashi na $11.56m.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara