DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dattawan Burtaniya ta amince da dokar hana matasa ƴan ƙasa da 16 amfani da shafukan sada zumunta

-

Majalisar dattawan Birtaniya ta amince da wani kudiri da ke neman haramta amfani da kafofin sada zumunta ga yara ‘yan ƙasa da shekaru 16, bayan an kada kuri’ar goyon baya tsakanin mambobin majalisar.

Rahoton BBC ya bayyana cewa gyaran dokar ya samu goyon bayan ‘yan majalisar daga jam’iyyun Conservative, Liberal Democrat da Crossbench, yayin da gwamnati ta ce za ta gudanar da nata shawarar jin ra’ayoyin jama’a kan yiwuwar haramcin.

Google search engine

A karkashin dokar, gwamnati za ta tilasta wa kamfanonin sada zumunta samar da hanyoyin tantance shekarun mutum kafin ya fara amfani da kafafensu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kotun kolin Nijeriya ta yi watsi da karar da ake zargin Manjo Al Mustapha da hannu wajen halaka matar Abiola

Kotun Kolin Nijeriya ta yi watsi da shari’ar da aka shigar da Manjo Hamza Al Mustapha, kan zarginsa da hannu wajen halaka Kudirat Abiola, matar...

Sojojin da suka yi juyin mulki a Guinea Bissau sun saka ƙarshen shekarar 2026 don gudanar da zaɓe a ƙasar

Sojojin da suka yi juyin mulki a Guinea-Bissau sun ce za a gudanar shugaban ƙasa a ranar 6 ga Disambar 2026, bayan da suka kifar...

Mafi Shahara