DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin jihar Lagos za ta fara cire harajin da ba a biya ba kai tsaye daga asusun bankunan wadanda ake bi

-

Hukumar tattara haraji ta Jihar Legas (LIRS) ta sanar da cewa za ta fara amfani da ikon doka wajen karɓar harajin da ba a biya ba ta hannun bankuna, ma’aikata, masu haya da abokan kasuwanci na masu biyan haraji.

LIRS ta ce dokar Haraji ta Ƙasa ta 2025 ta ba ta damar umartar duk wanda ke riƙe da kuɗin mai bashi ko ke binsa kuɗi, ya tura kuɗin kai tsaye domin biyan bashin haraji.

Google search engine

Hukumar ta bayyana cewa wannan mataki ya shafi harajin mutum ɗaya, harajin ribar kadarori, stamp duty da wasu, tana mai gargaɗin jama’a su biya harajinsu domin kauce wa wannan tsari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara