DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Al’umma ne ke taka rawa wajen nasara a zabe ba gwamnoni ba – Aregbesola ga APC

-

Sakataren jam’iyyar ADC a Nijeriya ya gargadi APC mai mulki cewa al’umma ne ke taka rawa wajen nasara a zabe ba gwamnoni ba.

Ra’uf Aregbesola ya bayyana haka ne a Abuja, inda ya ce zabukan 2023 na yankin Kudu maso yamma da Kudu maso Gabashin Nijeriya sun tabbatar da hakan.

Google search engine

Aregbesola wanda tsohon gwamnan jihar Osun ne, ya fice daga jam’iyyar APC zuwa ADC a shekarar da ta gabata.

Ya kuma ja hankalin gwamnatin APC da ta tabbatar da ganin an gudanar da sahihin zabe a shekarar 2027, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Barnar da jam’iyyar APC ta yi wa Nijeriya ta zarta ta mulkin soja – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin APC mai mulki da lalata tsari da yanayin kasar, yana mai bayyana ta a matsayin jam'iyya...

Mahaifin dan wasan Nijeriya Wilfred Ndidi ya mutu a hatsarin mota

Kyaftin din tawagar kwallon kafar Super Eagles ta Nijeriya Wilfred Ndidi ya rasa mahaifinsa Sunday Ndidi a wani hatsarin mota da ya auku a yau...

Mafi Shahara