DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Barnar da jam’iyyar APC ta yi wa Nijeriya ta zarta ta mulkin soja – Atiku Abubakar

-

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin APC mai mulki da lalata tsari da yanayin kasar, yana mai bayyana ta a matsayin jam’iyya mai mulki mafi muni da ya taba gani.

Atiku ya bayyana hakan ne a Abuja yayin kaddamar da littafin sakataren jam’iyyar hadaka ta ADC Bolaji Abdullahi mai taken ‘The Loyalist’, inda ya ce ko a zamanin mulkin soji ba a samu barna irin ta APC ba.

Google search engine

A cewar sa, ya ji dadin haduwar ‘yan siyasa da dama wuri guda a cikin jam’iyyarsu ta ADC, a yunkurin sabunta fatan Nijeriya kan turbar dimukradiyya, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Al’umma ne ke taka rawa wajen nasara a zabe ba gwamnoni ba – Aregbesola ga APC

Sakataren jam'iyyar ADC a Nijeriya ya gargadi APC mai mulki cewa al'umma ne ke taka rawa wajen nasara a zabe ba gwamnoni ba. Ra'uf Aregbesola ya...

Mahaifin dan wasan Nijeriya Wilfred Ndidi ya mutu a hatsarin mota

Kyaftin din tawagar kwallon kafar Super Eagles ta Nijeriya Wilfred Ndidi ya rasa mahaifinsa Sunday Ndidi a wani hatsarin mota da ya auku a yau...

Mafi Shahara