DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An ja da-ga tsakanin Wike da ma’aikatan Abuja kan umarnin kotu na dakatar da yajin aiki

-

Ma’aikatan Abuja sun jaddada cewa za su ci gaba da yajin aiki, duk da umarnin kotu da kuma barazanar takunkumi daga Ministan Abuja Nyesom Wike.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa yajin aikin, wanda kungiyoyin ma’aikata na hadin gwiwa ke jagoranta, ya fara ne a ranar Litinin bisa gazawa wajen magance korafe-korafe, da kuma tauye hakkin ma’aikata.

Google search engine

Daga cikin bukatu 14, ma’aikatan na neman biyan alawus na watanni biyar,sakamakon yajin aikin ya dakatar da ayyuka a Sakatariyar Abuja da wasu hukumomi da dama, ciki har da makarantun firamare da sakandare a kananan hukumomi shida.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara