DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kai wa ‘yar Majalisar wakilan Amurka musulma Ilhan Omar hari da allura

-

An kai hari ga ‘yar Majalisar Wakilan Amurka, Ilhan Omar, inda wani mutum ya nemi caka mata allura yayin taron jin tattaunawa da jama’a da ta gudanar a birnin Minneapolis, jihar Minnesota.

Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru ne a lokacin da Ilhan Omar, wadda ke wakiltar jihar Minnesota a Majalisar Wakilan Amurka, ke tattaunawa da jama’a.

Google search engine

Jami’an tsaro sun tabbatar da cewa an kama wanda ake zargi nan take a wajen taron.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara