DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Fadar Shugaba Tinubu ta soki Atiku kan kwatanta gwamnatinsa da ta mulkin soja

-

Fadar Shugaban Nijeriya ta caccaki madugun adawa Atiku Abubakar, bisa kwatanta gwamnatin Tinubu da mulkin soja, tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin abinda basu dace ba.

Martanin ya biyo bayan furucin Atiku a wani taron ƙaddamar da littafi a Abuja a ranar Talata, inda ya bayyana gwamnatin APC a matsayin mummunar gwamnati mafi muni da ya taɓa gani cikin kusan shekaru 40 da yake a harkar siyasa, yana mai cewa ta fi ma gwamnatocin soja illa.

Google search engine

A wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Laraba, mai ba Tinubu shawara kan harkokin yada Labarai Sunday Dare, ya zargi Atiku kalaman cin mutuncin ’yan Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Ban shirya yin yarjejeniyar sulhu da Iran don kawo karshen yakin da ake yi ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce har yanzu bai shirya yin wata yarjejeniya da Iran domin kawo karshen rikicin da ke kara tsananta tsakanin kasashen...

Mafi Shahara