DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar Dattawa ta dakatar da muhawara kan gyaran dokar zabe tare da shiga zaman sirri

-

Majalisar Dattawan Nijeriya ta dakatar da muhawarar kan kudirin dokar zaɓe ta 2022, domin bai wa ’yan majalisa damar yin nazari mai zurfi kafin ɗaukar mataki na ƙarshe.

An yanke wannan shawara ne a zaman Majalisar na ranar Laraba, bayan tattaunawa kan rahoton kwamitin majalisar dattawa kan harkokin zaɓe, wanda aka gabatar ba tare da halartar shugaban kwamitin ba, Sanata Simon Lalong.

Google search engine

Majalisar ta amince a janye muhawarar a wannan lokaci, tare da ci gaba da duba dokar ranar Alhamis, sannan majalisar ta kuma shiga zaman sirri domin tattauna muhimman batutuwan da ke cikin kudirin, ganin irin tasirin da gyaran dokar zai iya yi ga zaɓuka masu zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara