DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu da Kashim Shettima za su sake cin zaɓe tare a 2027 — Gwamna Sule

-

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana ƙwarin gwiwarsa cewa Shugaba Tinubu da Mataimakinsa Kashim Shettima za su sake lashe zaɓen 2027 tare a ƙarƙashin jam’iyyar APC.

Daily Nigerian ta rawaito Gwamna Sule na fadin hakan ne a ranar Asabar yayin wani taro da aka gudanar a Jos da ke jihar Filato, domin murnar sauya sheƙar Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang, zuwa APC.

Google search engine

A cewarsa, shigar Gwamna Mutfwang APC ta kara karfin jam’iyyar a yankin Arewa ta Tsakiya, lamarin da zai ƙara mata ƙarfi a babban zaɓen 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara