DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu da Kashim Shettima za su sake cin zaɓe tare a 2027 — Gwamna Sule

-

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana ƙwarin gwiwarsa cewa Shugaba Tinubu da Mataimakinsa Kashim Shettima za su sake lashe zaɓen 2027 tare a ƙarƙashin jam’iyyar APC.

Daily Nigerian ta rawaito Gwamna Sule na fadin hakan ne a ranar Asabar yayin wani taro da aka gudanar a Jos da ke jihar Filato, domin murnar sauya sheƙar Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang, zuwa APC.

Google search engine

A cewarsa, shigar Gwamna Mutfwang APC ta kara karfin jam’iyyar a yankin Arewa ta Tsakiya, lamarin da zai ƙara mata ƙarfi a babban zaɓen 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaba Tinubu ta soki Atiku kan kwatanta gwamnatinsa da ta mulkin soja

Fadar Shugaban Nijeriya ta caccaki madugun adawa Atiku Abubakar, bisa kwatanta gwamnatin Tinubu da mulkin soja, tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin abinda basu...

Majalisar Dattawa ta dakatar da muhawara kan gyaran dokar zabe tare da shiga zaman sirri

Majalisar Dattawan Nijeriya ta dakatar da muhawarar kan kudirin dokar zaɓe ta 2022, domin bai wa ’yan majalisa damar yin nazari mai zurfi kafin ɗaukar...

Mafi Shahara