DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kai farmaki a filin jirgin sama na birnin Yamai a Jamhuriyar Nijar

-

A Jamhuriyar Nijar wasu mutane da ba a san ko su wanene ba sun yi ruwan bama – bamai daga nesa zuwa filin tashi da saukar jiragen saman birnin Yamai.

DW Hausa ta rawaito cewa harin ya soma ne da misalin karfe 12 na dare da ‘yan mintoci har ya zuwa kusan karfe daya na safiyar Alhamis.

Google search engine

Amma rahotanni sun ce tuni jami’an tsaron kasar ta Nijar cikin gaggawa suka shawo kan matsalar, inda jama’a a cikin unguwanni musamman na kewayen filin jirgin saman na Yamai suka kasance cike da rudani.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaba Tinubu ta soki Atiku kan kwatanta gwamnatinsa da ta mulkin soja

Fadar Shugaban Nijeriya ta caccaki madugun adawa Atiku Abubakar, bisa kwatanta gwamnatin Tinubu da mulkin soja, tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin abinda basu...

Majalisar Dattawa ta dakatar da muhawara kan gyaran dokar zabe tare da shiga zaman sirri

Majalisar Dattawan Nijeriya ta dakatar da muhawarar kan kudirin dokar zaɓe ta 2022, domin bai wa ’yan majalisa damar yin nazari mai zurfi kafin ɗaukar...

Mafi Shahara