DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wike ya ba ƴan kwangila kwanaki 3 su kwashe sharar Abuja ko ya kwace aikin hannunsu

-

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya bai wa kwangiloli kwanaki uku su kammala share shara a garuruwan Abuja ko kuma fuskantar dakatar da kwangilarsu.

Wike ya bayar da wannan gargadi ne bayan ziyarar duba ayyukan hanyoyi a Karu, Bwari, Kubwa da hanyar Apo–Karshi a Abuja ranar Juma’a.

Ministan ya nuna damuwa kan tarin shara da ke ƙaruwa a gefen hanyar Orozo–Apo–Karshi yayin ziyarar.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara