DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Duk wanda ke goyon bayan cin amana shima za a ci amanarsa Wike ga Gwamnonin da ke goyon bayan Sim Fubara

-

Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya gargadi gwamnonin da sauran ’yan siyasa da ke goyon bayan Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, cewa goyon bayan “cin amana” zai koma musu.

Wike ya bayyana haka ne yayinda yake jawabi wajen taro ranar Asabar a birnin Fatakwal na jihar Rivers, ya ce duk wanda ke mara wa mai cin amana baya, shi ma za a ci amanarsa a nan gaba.

Google search engine

Rikicin Wike da Fubara ya samo asali ne daga takaddamar a siyasar Rivers, duk da ƙoƙarin sulhu da aka yi, har zuwa wannan lokaci rikicin na ci gaba da shafar harkokin siyasa a jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara