DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Amurka za ta tura karin dakarun sojinta zuwa Nijeriya

-

Bayanai daga shafin jaridar New York Times sun nuna cewa gwamnatin Amurka na shirin aikewa da karin dakarun sojinta zuwa Nijeriya.

 

Google search engine

Hakan dai kari ne ga jami’an da Amurkan ta fara tura wa zuwa kasar a makon da ya gabata, kamar yadda babban kwamandan sojin Amurka da ke Afirka Janar Dagvin R Anderson ya tabbatar.

 

Bayanan da suka fito sun nuna cewa dukkanin dakarun za su taimaka ne wajen bai wa sojojin Nijeriya horo, ba tare da sa hannu a ko wane irin aikin sanar da tsaro ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun hallaka manoma 32 a jihar Niger

Akalla manoma 32 ne aka hallaka a hare-haren da ’yan bindiga suka kai kan al’ummomin Tugan-Makeri, Konsoko da Pissa a karamar hukumar Borgu ta Jihar...

Peter Obi ya bukaci matasa da su nuna kauna da kishin Nijeriya albarkacin ranar masoya

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya, Peter Obi, ya bukaci ’yan Nijeriya musamman matasa su yi bikin ranar masoya ta Valentine cikin nuna kishin ƙasa da...

Mafi Shahara