DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar NiMet ta shawarci manoma da su jinkirta fara shuka

-

Hukumar kula da yanayi ta Nijeriya NiMet ta yi hasashen saukar damina da wuri a shekarar 2025, musamman a jihohi irin Kano, Neja, River da wasu 12.

Ministan harkokin sufurin jiragen saman kasar Festus Keyamo ne ya bayyana hakan a Abuja, inda ya gargadi manoma da su guji fara shuka da wuri don gujewa fuskantar kalubale a kan kayan amfanin gona.

Google search engine

Ministan ya kara da cewa duk da kasancewar an fara samun saukar ruwan sama a wasu yankunan Nijeriya, akwai yiwuwar samun sauran lokaci kafin ainahin damina ta fadi, kamar yadda Dailytrust ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun hallaka manoma 32 a jihar Niger

Akalla manoma 32 ne aka hallaka a hare-haren da ’yan bindiga suka kai kan al’ummomin Tugan-Makeri, Konsoko da Pissa a karamar hukumar Borgu ta Jihar...

Peter Obi ya bukaci matasa da su nuna kauna da kishin Nijeriya albarkacin ranar masoya

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya, Peter Obi, ya bukaci ’yan Nijeriya musamman matasa su yi bikin ranar masoya ta Valentine cikin nuna kishin ƙasa da...

Mafi Shahara