DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan vigilante sun kwankwashi kan matashi da kusa

-

‘Yan vigilante sun kwankwashi kan wani matashi da kusa bayan sun zarge shi da satar kaza a Zaria jihar Kaduna.

Mahaifin matashin, Malam Salisu Nuhu wanda aka fi sani da Babandede, ya tabbatar da lamarin tare da zargin jami’an vigilante biyu da yin aika-aikar.

Google search engine

A cewar sa, shi ne ya aiki dan nasa ya siyar da kaza a kasuwa, kafin jami’an su zarge shi da sata kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

Tuni dai DPO na ‘yansandan yankin na Zaria Nura Abubakar ya ce an cafke mutum guda da ake zargi cikin jami’an, tare da shan alwashin gudanar da cikakken bincike.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun hallaka manoma 32 a jihar Niger

Akalla manoma 32 ne aka hallaka a hare-haren da ’yan bindiga suka kai kan al’ummomin Tugan-Makeri, Konsoko da Pissa a karamar hukumar Borgu ta Jihar...

Peter Obi ya bukaci matasa da su nuna kauna da kishin Nijeriya albarkacin ranar masoya

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya, Peter Obi, ya bukaci ’yan Nijeriya musamman matasa su yi bikin ranar masoya ta Valentine cikin nuna kishin ƙasa da...

Mafi Shahara