DCL Hausa Radio
Kaitsaye

EFCC ta kama matasa 3 kan zargin fyace majina da N500 a jihar Borno

-

Hukumar EFCC mai yaki da yi wa tattalin arzikin Nijeriya zagon kasa ta kama wasu matasa 3 da take zargi da fyace majina da N500 a Maiduguri jihar Borno.

Cikin wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na Facebook, EFCC ta bayyana sunayen matasan da Adam Muhammad, Muhammad Muhammad da kuma Bashir Musa.

Google search engine

Hukumar ta cafke matasan ne bayan da wani bidiyo da ya karade shafukan sada zumunta ya nuna matasan na share majina da takardar kudi ta Naira 500.

Haka kuma hukumar ta ce za ta gurfanar da su a gaban kotu da zarar ta kammala bincike.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

El-Rufai ya zargi gwamnatin Tinubu da hannu a yunƙurin sanya Kwankwaso cikin jerin takunkumin Amurka

Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya yi zargin cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na iya kasancewa a bayan yunƙurin dan Majalisar Dokokin Amurka,...

Shehu Sani ya karyata El-Rufai kan batun bacewar Dadiyata

Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Comrade Shehu Sani, ya karyata ikirarin tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, cewa Abubakar Idris wanda aka fi sani da...

Mafi Shahara