DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shehu Sani ya yi watsi da zargin Amurka kan su Kwankwaso

-

Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya Sanata Shehu Sani ya bayyana cewa akwai bukatar ‘yan majalisar Amurka su sake yin bincike kan zargin da suke yi wa Kwankwaso da wasu kungiyoyi na tauye ‘yancin addini.

Shehu Sani ya bayyana haka ne a shafinsa na X, yana mai cewa a lokuta da dama, kungiyoyin Miyetti Allah da Miyetti Allah Kautal Hore ba sa tsira daga fuskantar farmakin ‘yan ta’adda.

Google search engine

Kazalika ya ce babu wata hujja da ke nuna cewa Kwankwaso ya musgunawa wani bangare na addini, yana mai cewa zamanin mulkinsa a Kano ya isa shaida.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara