Shugaban Niger, Janar Abdurahamane Tiani, ya isa Algeria ranar Lahadi, 15 ga Fabrairu, 2026.
Inda ya samu tarba ta musamman daga Shugaba Abdelmadjid Tebboune na Algeria.
Ziyarar ta aiki da karfafa alaka wadda jaridar CNSP ta ambato na daga cikin kokarin karfafa dangantaka da hadin kai tsakanin kasashen Niger da Algeria, a cikin muradin amfanin al’ummomin kasashen biyu.



