DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin Nijeriya na shirin sauya ranar zaben 2027 zuwa 13 ga watan Fabarairu – Punch

-

Majalisar Dokokin Nijeriya ta sanar da cewa za ta yi zama na gaggawa a ranar Talata, 17 ga Fabrairu, 2026, domin duba yiwuwar sauya ranar da aka sanya zaɓen shugaban ƙasa na 2027.

Jaridar Punch ta rawaito cewa majalisar na shirin matsar da ranar zaɓen shugaban ƙasar daga 20 ga Fabrairu zuwa 13 ga Fabrairu, 2027, bayan samun korafe-korafe daga masu ruwa da tsaki.

Google search engine

A wata sanarwa da magatakardan majalisar, Kamoru Ogunlana ya fitar, an umarci sanatoci da ‘yan majalisar wakilai su koma a ranar Talata, domin daukar matakai da ke da muhimmanci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara