DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Yobe ta sassauta dokar hana fitar dare

-

Mai ba Gwamnan jihar shawara kan harkokin tsaro, Dahiru Abdulsalam, ne ya bayyana hakan ga manema labarai bayan taron tsaro da mataimakin Gwamnan jihar, Idi Barde Gubana, ya jagoranta.

A cewarsa, kwamitin tsaron jihar ya ga dacewar sassauta dokar ne domin bai wa Musulmi damar gudanar da ayyukan addini cikin sauƙi a lokacin azumi.

Google search engine

Ya bayyana cewa an kira taron tsaron ne domin tantance yanayin tsaro a faɗin jihar, tare da tabbatar da cewa al’umma sun gudanar da kwanaki 30 na azumi cikin lumana, tare da kare rayuka da dukiyoyinsu yadda ya kamata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya roki ‘yan kasar da su rika sanya Tinubu cikin addu’o’insu

Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya bukaci ‘yan kasar da su rika sanya Shugaba Bola Ahmed Tinubu a cikin addu’o’insu yayin da Musulmi ke gudanar...

Rundunar sojin Nijeriya za ta ɗauki nauyin karatun ‘ya’yan sojojin da suka rasa rayukansu

Sojojin Nijeriya sun sanar da fara taron tantance yara da ‘yan uwan sojoji da suka rasu, a cikin wani shiri na bayar da tallafin ilimi...

Mafi Shahara